Skip to content

Kano

"Allah na gaji da asibitin nan, ina ji kamar an kulle ni a waje ɗaya ne..."

Cewar Ashfaq yana gyara zaman shi, ji yake da gaske kamar an kulle rayuwar shi waje ɗaya. Dariya Tariq da yake zaune kan kujera ya yi.

"Ka saba da yawo ne, ba ka nan ba ka can, ba dole ka ji kamar an kulleka waje ɗaya ba."

Haɗe fuska Ashfaq yayi, duk da akwai ƙamshin gaskiya a zancen Tariq ɗin.

"Ni ka fita ka siyo min nama da surutun nan da kake min."

Da mamaki Tariq yake kallon shi, kafin. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.