"Na fahimta amma Hajiya Mansura kina ganin babu wata matsalar da za'a samu idan sukaci gubar bana son bincike ya biyo kaina ne ko zargi."
"Ta yaya bincike zai biyo kanki, haba Amarya wai kin manta yardar dake tsakanin kune, wallahi ko kusa bazasu taɓa tunanin zarginki ba, domin kuwa sunyi imani da cewa bazaki taɓa bari wani ya cucesu ba bare kuma ke, zargin su zai ƙare ne kawai iya kan ƴan aiki, wanda mu kuma bamu da matsala da hakan muddun burin mu ya cika."
"Hakane nasan bazasu zargeni ba, amma dole tsoro da waswasi. . .
Ok
AMinci