Skip to content

Kanta Ablah take girgizawa kamar ƙadangare, idanunta sunyi jajur zuciyarta sai hura take, har wani irin numfashi mai zafi take fitarwa Kanta ta kuma girgizawa muryarta yana rawa ta hau cewa.

"Wallahi Allah bani na kasheta ba bansan komai ba akan wannan kisan."

Murmushi Dsp Habu Sarki yayi yana ƙura mata idanu alamun gaskiya yake hangowa ƙarara a idanunta a matsayin sa na hukuma dole yana iya bambance mai gaskiya da kuma marar gaskiya amma sai dai hakan bashi zaisa ya sassauta mata ba, Saboda ita Shari'a saɓanin hankali ne, sai kaga mutum sak na ƙwarai amma zuciyarsa. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.