Skip to content

"Kira sunana da kyau dan ubanka, marar mutunci, ka kasheta sai ka huta tunda baka da imani."

"Daddy marina fa kayi akan na hukunta Rufaida, menene laifina Saboda na kare mutuncin Aunty, bansan laifi bane a wajenka Daddy da na ɗaga kaina."

Zama Daddy yayi yana kallon Ablah tare da cewa.

"Zo nan ƴata Ablah."

A ɗan razane Ablah ta ɗago kai ta kalli Daddy tare da tahowa cikin sanyin jiki, Aunty Amarya da idanunta sukayi jan munafurci ne ƙirjinta kuma na dukan Uku Uku ta kai dubanta garesu, Daddy umarni ya bawa kowa ya zauna, bayan kowa ya zauna. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.