Skip to content

"Wai meke damunka ne Al'ameen, wani irin magana ne ta cuceka, saboda bata hankali sai ta shigo titi dan kawai a bigeta,kaga malam dole zamu mai da wannan yarinyar hanun iyayenta da kan"

Haɗe fuska Al'ameen yayi tare da cewa

"Waya sani ko bata da hankalin, idan zaka maida ita ban hanaka ba, amma dai ba'a tawa motar ba, tunda ba motarka na hau ba."

Murmushi Haidar yayi tare da miƙewa tsaye ya cewa Ablah,

"Ablah tashi muje kinji."

Kanta ta girgiza cikin sanyin murya tace

"A'a ka bari kawai kuje zan koma. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Aminaina Ko Ita? 9”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.