Skip to content

Amma sai da ta samu Zahra ta tun-tubeta akan tana san sa ko kuwa, san nan ta faɗa mata Jamil ya taɓa aure shekara shida baya amma rashin dace da abokiyar zama suka rabu , ba tare sun samu rabo ba.

Zahra murmushi tayi ta ce" na amince Mama".

Mama tace "kar kiji kunyata ki faɗi ra'ayinki" .

Zahra ta ce" Mama Yaya Jamil ai samun sai mai rabo , idan na ƙishi ni na cutu, kuma ma nai butulci ga Allah akan ni'imar da yayi min domin shi din wata kyauta daga Allah a gare ni" .

Mama tayi farin. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.