Skip to content

Janta yayi yana cewa" shikenan dear kiyi shiru, ko kunje taron ai baza ki bada fuskar su miki wani zance ba. Amma ki min alfarma bazaki wulaƙanta ƴan uwa ki a gaban abokan karatun ku ba".

Daga masa kai tayi zuciyata cike da faduwar gaba yadda zata yi innta gansu gobe.

Washe gari

Sajid da Abdul har da su Amira duk a gidan Baffa suka hadu don zuwa taron , Minal cikin mamaki take kallon Yaya Sadiq da ya ce zai bisu.

Sadiq ya dubesu domin kauda shakka a ransu ya ce" nima tawa ce zata kai Ni yara ku kwantar. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.