Skip to content

Kallon Aunty Husna ta yi tana murmushi ta ce. "Aunty ki zauna hakan ki huta, tunda na zo sai kai da kawo ki ke."

"Ina na ga ta zama babban ƙanwat a kawo mini ziyara"

"Hahaha kai Aunty don Allah ki zauna wannan abincin ai har yawa ya mini"

"Ina dai zuwa" ta faɗa tana shiga kichen jim kaɗan ta fito riƙi da filet ta zuba kayan furut a kai ajiye wa ta yi gaban Zhara tana faɗin "Bismillah" cikin murmushi ta ce. "duk na kai waɗan nan ina ai sai na kasa tashi"

"Ai. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

2 thoughts on “Kuskuren Waye? 29”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.