Skip to content

Ammi zube akan kujera tana   ta faman gursheken kuka babu zato babu tsammani taga yan sanda akanta sun zagayeta daya daga ciki ya dauko ankwai ya Sanya mata kawai ta dago kai ta dubi Aazeem ida nununta taf kwallah sun soma tafiya da sauri Aazeem ta Sha gabansu ta matso daf da ita tayi kasa kasa da murya.

"zan cire araina cewar Ina da wasu iyaye zanyi rayuwata ni kadai idan har Kika tuna dani aduniyarki ta kurkuku bazan yafe mikiba ."

daga bangaren alhaji munir kuwa gaba daya sungama shigewa Kabir suna nuna masa zasu tsaya masa sune. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.