Skip to content

Kalmar yafiya ga ruhin da ta kasance azzaluma, ko ɗan yaya ne idan aka samu yafiyar gun ɗaya daga cikin waɗanda aka zalunta kuma aka yi yafiyar da zuciya ɗaya to tabbas za'a samu ɗan sassauci a ƙunci da azabar da ake ciki.

Kamar haka ne yafiyar Ziyada ta kasance ga Khamis, ya ɗan samu sauƙin azabar da yake ji a jikinsa, ihu da gurnanin da yake yi ya daina. Amma fa duk yadda ƴan'uwa da ƴaƴansa suka so ya karɓi kalmar Shahadar da suke biya masa Allah bai bashi iko ba.

A haka. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

3 thoughts on “Lokaci 65”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.