Skip to content

Muhusin ya shigo office ɗin Habib hannunsa riƙe da wasu takardu kallon mamaki yake bin Habib da shi.

Habib ya ɗago yana kallonsa kafin ya ce; "lafiya malam kashigo kayi man tsaye aka kana kallona kamar naci bashinka zan gudu?"

kujera Muhusin yaja ya zauna kafin daga bisani ya ce; "ba dole ba magidanci dakai kabar gidanka kazo waje kana cin abinci."

"Mts! bata jin daɗi ne shiyasa" ya bashi amsa a taƙaice,

"Ah mutumin ko kagama aiki ne?"

Yayi maganar cikin tsokana "kana da matsala daga nace bata da lafiya sai ka kai zancen nawa wani. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.