Skip to content

Kamar a mafarki, Fareeda ta ji muryar Sayyid da Shahid sun yanka wani rikitaccen kuka mai cike da ƙara da taratsi. A firgici tayi wani irin juyi ta dirgo ƙasa daga kan kujera, da sassarfa ta fice don gane ma idanunta abinda yake faruwa.

Ƙanƙance idanunta tayi da wani irin bala'in ɓacin rai tana kallon Fatima da ta riƙe hannayen Shahid da hannunta ɗaya, ɗayan hannun kuma babu tausayi babu jinƙai ko tunanin ƙaramin yaro ne a gaban Fareeda ta sake ɗaga hannu ta tsinka ma yaron mari.

Da Shahid da aka tsinkawa mari, da Sayyid. . .

This is a free series. You just need to login to read.

2 thoughts on “Rabon A Yi 25”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.