Skip to content

Kaso arba'in da biyar cikin ɗari na baƙin cikin da suka ƙunsa mata ya ragu sanadiyyar wannan matakin da ta ɗauka a kansu. Ko banza ta rama ma Shahid ninkin ba ninkin marin da Fatima tayi masa.

Shi kuwa Mukhtar! Ƙaƙƙarfan ƙwafa ta sake tana jijjiga kai, alamun da ke nuna basu gamu ba tukun! Za dai su gamu.

Ƙofar ɗakin da suka shige ta gallawa wata matsiyaciyar harara, sannan ta fice da sassarfa zuwa ɓangarenta. Ko da ta leƙa ƴaƴan har lokacin barci suke yi, har ta juya za ta shiga banɗaki sai. . .

This is a free series. You just need to login to read.

2 thoughts on “Rabon A Yi 26”

  1. Ma sha Allah
    Sannu da aiki ya mai jiki
    Allah ya qara sauki.
    Allah ya qaro fasaha
    Muna jin dadin wannan littafi
    Da Kuma frequent update
    Jazakillahu khair

  2. Na ji dadin wannan chapter sosai
    Allah ya bawa mara sa lafiya isasshen lafiya Allah ya kuma sa a gama bikin lafiya. Mun gode

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.