Skip to content

Sa'a ya yi Zulfa na gida. A ɗakinta ya sameta zaune kan gado ta miƙe ƙafarta tana cin cheezy ta tara ledojin a gefe tana karatu. 

Shigarshi yasa ta ajiye handout ɗin a gefe suka gaisa. Ya ja numfashi ya fitar da ɗan ƙarfi. 

"Ya dai Yaya? Gajiya ko?"

Ta buƙata. Girgiza mata kai ya yi ya zaro wayarshi a aljihu ya cire key ɗin. Tana kallonshi yana danne-danne a waya kafin ya miƙa mata wayar yana saka hannunshi cikin fuskarshi. 

Karɓa ta yi, hoton wata yarinya ne da Zulfa bata. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Rayuwarmu 30”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.