Tana kaiwa nan ta share hawayenta ta dubesu, sannan ta ɗora.
An karɓeni hannu bibbiyu a dangin Haisam, ban samu wata gagarumar matsala daga iyayensa har ƴan uwansa ba face matarsa Salma wacce nan duniya babu wacce ta tsana sama da ni. Har dakina ta shigo bayan kwana biyu da zuwana gidan ta tabbatarmin kada na saki jiki ma a gidan domin kuwa kwanakin da zan yi na lokaci kankani ne. Babu wanda ya isa ya haifawa Haisam magaji sai ita. Ita kadai ce mai ɗa, kuma har abada ya gama haihuwa.
Duk da karancin shekaruna, don. . .
Thanks for sharing