Skip to content

Nasara da Wasila ba inda basu shiga sun fita ba a kasuwannin garin Lagos suka hada lefe mai tsari, sannan kayan sakawa a gidan amarya. Kwanan Anti uku suka dawo. Ashe har da Ya Omar suka dawo gidan.

Bai nemeni ba sai ana daurin aure saura kwana biyar muka hadu a kitchen yana shan ruwa daga firji, ni nasan na rame sosai amma dana dubi Ya Omar sai naga ya fi ni ramewa, ga kasumba ya bari a fuskarsa wadda a baya bashi da ita. Ya kara zama cikakken namji.

A zuwan sa Lagos ma Young Abba ya yi masa. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Sakacin Waye? 14”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.