HERE COMES “WASILAH"
(MY LIFESTYLE INFLUENCER)
Masu iya magana kan ce “Rai dai… ba ya rabuwa da rabo sai dai idan ya kare.” Ko su ce "komai lokaci ne" musamman aure lokaci gare shi kuma kamar habo ya ke idan lokacin da aka kaddara ma dan adam yin sa ya zo. Abin mamaki a wannan zuwan da Abba ya yi Mambila ya zo ne da zancen da ya bai wa kowa mamaki, wato ya samu matar da zai aura a can Abuja, diyar shugaban wajen aikin su.
Ummati ta bantari goro ta tauna kafin ta kura masa ido. . .
Allah yakara zakin hannu
Thnk yu
The story is really worth reading. Bravo my hero * SUMAYYA ABDULKADIR*
Pls i need this Novel from the beginning how will I get it
Ki yi searching na shi za su zo miki a jere ko kuma ki duba ‘list of books’ a menu sai ki yi scrolling ki zabi Sakacin Waye, za ki ga farkon labarin.
Very interesting novel
Takori tamu
Allah ya kara kyafin basira
I really enjoy reading Allah ya kara zkin hannu
I fell in love with dix novel 🥰
MashaAllah😍👍
Mashaa Allah😍