Skip to content

Sai dai ko ba komi, ta yi farin ciki, farin cikin kasancewar a yau ta san tana da wani dan matsayi a Faisal, da ya wuce na Ronke Adeyemi. Alkawari na karshe da tayi da zuciyar ta shine bazata sake yin wani abu da zai sosa ran Ya Faisal ba, tunda kuma shima bai son tayi zancen wani (wanda dama ita wasa take) to hakannan zata kari rayuwar ta single ba aure don ma kar tazo auren ransa ya baci.

Ita dai ta kasa gane irin wannan abu, ta kasa gane meke damun dukkannin su? Wannan kishin masifa kamar wasu. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

5 thoughts on “Siradin Rayuwa 25”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.