Skip to content

Mun shiga Hospital ɗin, a ɗakin da Basma take sai yayyen Tahir na samu, Yaya lawal sai Baban Ummi, na gaishe su da girmamawa kafin na gaida me jikin da masu jinyar ta.

Su Yaya Lawal su ka ce mini matan ai har sun shiga mota, direba ya shigo da abincin da na kawo musu na ce "Ai kuma ga abinci na kawo maku" Yaya Lawal ya kira matarsa a waya ya ce su dawo na zo, sai ga su da murnar su.

Muka tari juna wurin da suka yi sallah muka koma suka zuzzuba abincin aka zubawa mazan matar. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.