Skip to content

Haɗejia Emirates

Da misalin 04:00pm

“Kina jina ko Husaina?, kada ki bari a ganki, idan kuma aka ganki to kadama ki ambaci sunana”.

cewar Jakadiyar Fulani Sadiya, tana danƙawa Hassana asirin da Fulanin ta sakata ta karb'o ɗazu a wajen bokanta, Hasaina ta riƙe abun da kyau, a ranta tana faɗin ai dole ne ma ta je ta yi aikin, kodan ya dawo kansu.

“Inshaallah Jakadiya, baza'a samu wata matsala ba kamar sauran”

Jakadiya ta gyaɗa kai, tana waige-waige irin na marasa gaskiya.

Hasaina ta bar wajen, a ranta tana raya. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.