"Kai yanzun ko kunya baka ji? Kazo cikin mata kayi tsaye, sai giringidishi kake kamar wanda za'ayi wa haihuwar fari?"
Wani irin kallo Habibu ya watsawa kanwar mahaifiyar tashi da suke kira da Innani. Tunda yaga shigowarta asibitin tare da Hajiya, ranshi yayi masa bakikirin, yana da tabbacin babu abinda ya kawota sai gulma da son kara tunzura Hajiya, ko rantsuwa yayi ba zai kaffara ba, ita ta tuso Hajiyar ma gabaki daya suka zo asibitin
"Wallahi Innani na rasa wannan lamari, in dai akan Abida ne to yaron nan bayaji baya gani. In ba wani salo nata ba. . .
Masha Allah. A very good start
Thank you
Please how can I get the complete novel and how much.
Wanan tafiya da alama zatayi dadi💃🏻
Fatan da tafiyar ta mika tayi miki dadi
Dakyau. Muna biye.
Godiya nake Haiman
Wow gwara a fara da ni gwanata.
Allah ya kara basira,taku ba irin tasu bace, Ni’ima dai ta Allah yayi muku, Alhamdulillah
Masha Allah,a journey worthy to emberk on
Allah ya sa mun fara a sa’a
Sannu Lubnah
Good.
Yayi kyau maana mai girma Allah y kara basira
Masha Allahu
Allah yakara basira
Ina bala,in kaunar rubutunki Allah ya Kara basira
Asalam alaikum please sis lubna I want the complete novel how much
We have the complete novel here, they’re link from this page to next until the last page. All you have to do is to click at the link that says, ‘Tsakaninmu 2’ right after you finish this page (from the down right corner). And also you need to subscribe before you can get access to the all pages. You can contact us via our WhatsApp number for further questions. The number is: +2349072304845.