Skip to content

Gajiya Mama Halima ta yi, ta kutsa cikin yan rabo, da ƴan daukar rahoto da masu son jin yadda aka haihu a ragaya.

Tsakanin Kuluwa da Amarya ta shiga ta hanyar ba kowa hak'uri, amma kamar tana zuga su. Saboda kowa kokarin juye abin da ke rashi yake alamun dama dukkansu suna da cikin juna, ranar haihuwar suke nema.

A lokacin Hafsat ta hango Mama Halima kamar daga sama.

Duk ɗokin da take na zuwa nata ba za ta iya kutsawa cikin mutanen ba, dole ta jira a inda take, sai dai duk wani motsi da Mama Halima za. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.