Skip to content

Shi kuma ya yi dariya, ba, tare da ya ce komai ba.

"Ya Tukuro wallahi ka fara ba ni tsoro. To ni me ka sani game da ni?"

"Abubuwa da yawa, wasu sun faru, wasu kuma har yanzu basu faru ba. Sai dai in fada miki wanda zai faru kwanan nan"

"ina ji" ta fada hankalinta kaf a kanshi

"Akwai wani mutum da yake ta neman ki..."

"Me zan yi mishi?" Hafsat ta yi saurin katse shi

"Allah kadai Ya baiwa kansa sani, amma yana neman ki, kuma yana a wani gari mai yawan gidaje da ababen hawa, Sai dai. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.