Skip to content

"Lukman magana nake maka Fa."

Fu’ad ya faɗa ranshi a ɓace. Waje Lukman ya samu ya yi parking. Ya maida hankalinshi kan Fu’ad.

"Anan kake nufin za mu tsaya. Ko da ƙafafunmu za mu ƙarasa wai..."

Shiru ya yi ganin yanayin fuskar Fu’ad ɗin. Tsoro ne a bayyane. Don sai lokacin nauyin yanayin da ya haɗa su da Safiyya yake danne shi.

"Mu koma. I can't, what am i going to say to her?"

Fu’ad yake faɗa a rikice. Yana shafa hannun shi akan fuskarshi saboda wata zufa da yake ji a. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Akan So 15”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.