"Lukman magana nake maka Fa."
Fu’ad ya faɗa ranshi a ɓace. Waje Lukman ya samu ya yi parking. Ya maida hankalinshi kan Fu’ad.
"Anan kake nufin za mu tsaya. Ko da ƙafafunmu za mu ƙarasa wai..."
Shiru ya yi ganin yanayin fuskar Fu’ad ɗin. Tsoro ne a bayyane. Don sai lokacin nauyin yanayin da ya haɗa su da Safiyya yake danne shi.
"Mu koma. I can't, what am i going to say to her?"
Fu’ad yake faɗa a rikice. Yana shafa hannun shi akan fuskarshi saboda wata zufa da yake ji a. . .
Wow labari yayi daɗi