Skip to content

Juyawa Fu’ad ya yi safiyya ta dakatar da shi da faɗin,

"Please ka ɗauki mukullin motata kuje gida da Nana. Ba zan iya ganinta ba yanzun..."

Ta ƙarasa maganar muryarta na rawa. Kai ya ɗaga mata alamar ya ji, ya ɗan kalli Haneef da yake masa wani kallo da ke ƙara karya mishi da zuciya.

Sannan ya wuce. Shi kaɗai ya san yadda ya ke jin zuciyarshi. Ya kai mintina biyar tsaye riƙe da handle ɗin ƙofar yana maida numfashi.

Addu'a yake Allah ya ba shi ƙarfin gwiwar fuskantar Nana ba tare da zuciyarshi ta. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.