Skip to content

Da wannan tunanin ya kammala alwalar ya shige ɗaki ya tada kabbarar sallah, sallar ma ba da cikakkiyar nutsuwa ya gabatar da ita ba. Yana nan zaune a inda ya idar da sallar Larai ta farka daga bacci tana miƙa daga zaunen da ta yi a kan gadon, ba hamdala ba salati bare kuma gaida miji, ta fara kwala kiran Al'mustapha.

Malam Jibrin ya kalle ta ya girgiza kai tare da faɗin, "Ya tafi makaranta."

Cike da hargagi kuwa ta fara masifa, "Kai wane irin mutum ne? Ya za ka bar shi ya tafi bayan ka san. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Al-Mustapha 2”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.