Skip to content

Lagos

Tunda Omeed ya fita daga gidan ya ɗauko Sayrah daga makaranta bata fito daga ɗakin baccin ta ba sai yanzun, bata kula ta ɗauko hijab ɗinta a hannu ba sai da ta zo zama. Ajiyewa ta yi kan kujera tana kallon agogo, sosai yamma ta yi, tasan zasu iya kaiwa magriba ma su Omeed basu shigo gidan ba saboda yanayin cunkoson garin Lagos. Wannan ba damuwarta bane ba, zuciyarta ta kasa daina bugawa tunda ta tura saƙon nan. Bata san ko ya je ko bai je ba, saboda bata tsaya duba hakan ba ta goge. . . .

This is a free series. You just need to login to read.

2 thoughts on “Alkalamin Kaddara 32  ”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.