Skip to content

Abuja

Kwance yake a ɗaki, baisan kalar tunanin da yake yi ba, ya ji wayar shi na ƙara, yaso ya share ta, sai dai layin shi ne wanda daga 'yan gidansu, su Muneeb sai tsirarun mutane suke da shi, yasan kiran zai iya zama mai muhimmanci, hannu ya miƙa da niyyar ɗauka kiran ya taimaka mishi ta hanyar yankewa, fasa ɗaukar wayar yayi, ya mayar da idanuwan shi ya lumshe, buɗe su yayi a hankali yana jin wani tsaki da yake neman ƙwace mishi da ya ƙi bari ya fito saboda baisan waye ba. Wayar ya. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Alkalamin Kaddara 48”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.