Skip to content

Su Azrah ba su dafa komai ba, don ta basu ƙarfin gwiwa alalen ta yi musu. Cikin hukuncin Allah kafin Maghrib Sabeena ta warware, fura ta fita da kanta ta siyo mata. Da yake su Azrah ƙin zuwa Islamiyya suka yi. Bata matsa musu ba, don kafin ma ta yi magana sun shirya da kansu. Gidan suka tura suka yi alwalar sallar isha'i suka shige ɗaki abinsu. Ko da Ummi ta dawo ma Tasneem kaɗai ta fita ta yi mata sannu da zuwa. Su dukkansu ƙin fitowa suka yi.

"Me kuka dafa ne Tasneem? Yunwa nake ji wallahi. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Alkalamin Kaddara 6”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.