Skip to content

Yayin da ƴan'sanda suka isa police station da Malam Hassan, kai tsaye ofishin DPO suka wuce da shi. Yana rungume da jaririyar a ƙirjinsa, jikinsa sai faman rawa yake kamar mazari.

A kan kujerar da take gaban tebur ɗin DPO aka ba shi umarnin zama, bayan ya zauna sai ya kwantar da jaririyar a kan cinƴarsa ya ƙura mata idanu sai sharar barcinta take hankalinta kwance, tausayinta ya mamaye zuciyarsa ba zato ya ji ƙwallar tausayinta ta taru a cikin idanuwansa..

Kyakkyawa ce sosai, kallo ɗaya za ka yi mata ka tabbatar da haka, yanayin tufafin da suke. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.