Skip to content

Ta karasa maganar tana daga kafar Safina.

Cike da rashin Fahimta Safina ta ke binta da kallo kawai ta ma rasa abun cewa.

Jakadiya ta rungumeta tana hawaye ta ce, "Ita ce, Wallahi ita ce."

Dukanninsu suka shiga cikin wani yanayin rudu da zaƙuwa wajen son jin wace ce itan.

Safina ta ce, "ni ? Ni kuma wace ce?"

Tana kokarin matsawa daga jikin Jakadiya.

Kara rikota tayi tana, "Ke ce 'Yata ta cikina da na haifa, na taka shekara da shekaru ina nemanki amman ban samu ba, Alhmdu Lillah Allah na gode maka da ya dawo mun da ke. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.