Skip to content

"Allazee wahidun Allah da girma yake ! Kalmar ta shiga kunnen Kaisar da yake kwance  a saman shimfidar wacce ya dawo ya iske bayan tsohon ya maido shi daga masallacin da ya kaishi wanda bai san ko a wacce shiyyar bane

Ya tashi zaune inda ya hango tsohon rike da fitilar sa mai shegen haske.

"yi hakuri dan samari na tayar da kai daga bacci ko?.

"A a baba ba bacci nake ba.

cewar Kaisar

"Har nayi nisa naji suna maganar kashe ka a gobe shine na dawo don alheri ne ya hada mu da Kai ba mugunta ba kuma. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.