Keena ta rungume luba tana fadin
"Ki bari don Allah ?
"Ah ! kina mamaki? Ai yanzu karyar maza ta Kare keena sai dai in baki san dawan garin ba amma yanzu don mace tana son namiji ai sai in bata so ta same shi bane amma da kinbi ta k'asa sai dai kiji ana wata maganar ba wannan ba kin manta ne da hadiza bakura ? .
"An gama magana luba nima kam hakan zanyi Amma kafin nan sai na fara tallata mishi kaina in ya karba shikenan in kuma bai karba ba sai na biyo mishi ta bayan gida.
"Ai. . .