Ya gama wayar ya ajiye yana zaton yayi hikima amma sai Abdulhameed yace
"Daddy ba haka ya kamata kayi ba. In kayi haka ai zaka sake bata al amarin ka da uban yarinyar nan ni nafi ganin ka sa a dauke Nadiya daga garesu kafin su zubat mata da cikin ta In yaso sai mu bar Nigeria ni da ita kai da mom in yaso idan ta haihu mu karbi dan mu dawo kome za ayi sai ayi amma yanzu in suka bata maganin da cikin zai zube kafin aje a kama su fa? kuma in anje ga hukumar anya. . .