Skip to content

Gidan Su Khadija

Wayewar garin alhamis kenan bayan an tashi daga makaranta Zubaida ta wuce gidansu khadija, a can ta yi wanka ta shirya tsaf ta can-cancaɗa kwalliya kamar ba gobe; shigowar Khadija ɗakin ke da  wuya taga ƙawarta kamar amarya cikin zolaya tace "gaskiya rigar nan ta yi miki kyau kin san an ce kayan aro yafi yiwa mutum kyau."

Zubaida tace "lalle Khadija wato abunnaki harda wulakanci, toh ki fada kowa yaji ni abun kunya gaba na bashi ba baya ba."

Khadija tace "aiko dai wannan kalmar ba ta. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Ba Kauyanci Ba Ne 4”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.