Skip to content

Munawwa ta bud'a baki da nufin ta yi magana Malam Isah ya lek'o, saboda maganganun da yake ji suna tashi k'asa-k'asa, shi ne ya lek'o domin ya ga su waye. Saboda ya ji saukar adaidaitasahu amman bai ga an shigo ba. Karaf idanuwan shi suka hango masa Munawwa da Basarake da ke bakin gate tsaye, cike da mamaki ya ce,

"Ali har kun dawo?"

Ya ce, "Eh Baba"

"Ya jikin nata" cewar Malam Isan, Basarake ya ce,

"Da sauk'i sosai Baba."

"To ALLAH ya bi da lafiya"

Ya ce, "Amin Baba"

Ita dai. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Bakon Yanayi 12”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.