"Ga shi Baba kai ma ka sayi goro."
Baba isah ya karb'i kud'in zuciyarsa cike da mamaki ya lissafa kud'in, sannan ya ce,
"Dubu biyar fa Ali? Ai ba za a yi haka ba, kai ma kana ta fama da kanka."
Baba ya cire dubu biyu ya mayar masa da uku yace, "Ka rik'e sauran na gode ALLAH ya biya ka ya saka maka da gidan Aljannah Ubangiji ya cika maka burinka na ALKHAIRI."
Basarake ya ji dad'in addu'ar Baba Isah baki a washe yace, "Ka bar su kawai Baba ka dai ci gaba. . .
Nice one
Nice novel
Allah Ya ƙara basira da hazaƙa.