Skip to content

Da fari har na yanke shawarar in tsaya su kamani kawai don na san dai in ma an kaini kurkukun, to dole a fito da ni, amma daga baya kuma sai na yi tunanin me zai hana in jaraba guduwa? Tunda an ce me rai ba ya rasa motsi? A dai-dai lokacin da nake wannan tunani tsakanina da dakarun Sarauniya Nadiya bai fi tazarar taku biyar ba. Don haka ban yi wata_wata ba sai na juya ina mai falfalawa da gudun tsiya na nufi wannan murtukekiyar katanga da ke kusa da mu.

Habawa! Nanfa aka kasa tsere tsakanina da. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

28 thoughts on “Birnin Sahara 2”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.