Skip to content

Yayin da Dargazu ya zo inda Sarauniya Nadiya take, sai ya yi mata gaisuwar ban girma, sannan ya juya zuwa ga sauran jama'ar da ke fadar ya fara magana cikin muryar shi mai kama da ƙarar tashin jirgi da cewa, 

'Ya ku mutanen Birnin Sahara, a karo na farko tun bayan hawan Sarauniya Nadiya karagar mulki, yau za'a gwabza yaƙi, kuma a karo na farko tun bayan kafa wannan birni, yau za'a gwabza tsakanin jarumin wani gari can daban da kuma namu na nan kuma a cikin wannan fada ta ƙasarmu mai daraja, lallai wannan. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

8 thoughts on “Birnin Sahara 6”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.