Skip to content

Na sauke ajiyar zuciyar da ban san dalilinta ba, kafin na juya cikin gidan.

Inda na iske Malam yana ta hidimar hada magani a wani koko, gefe na samu ina kallon yadda yake abu cike da kwarewa kuma a nutse.

Kamar hoto haka na rika kallon shi, har ya gama hade-hadenshi, ya dago yana kallo na fuskar shi dauke da murmushi ya ce "Ko ke ce za ki gaje ni?"

Na mayar mishi da murmushi ba tare da na ce komai ba

Ya nufi wata rumfa ya dakko gora mai dan girma da karamin koko ya ce "Kina zuwa. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.