Skip to content

Lokacin da Mustafa ya koma makaranta don ci gaba da karatunshi na Zango na biyu.

Hankalinsa a kwance yake, duk da an ce mutum baya rasa matsala, shi dai a lokacin da za ace ya fadi wani abu da yake kwana da shi ya kuma tashi da shi, ba zai wuce cikin Fatima ba, bayan nan ba shi da wata matsala.

Kullum addu'ar shi da fatan shi, baya wuce na Allah ya sauke ta lafiya. Ba shi ne kadai yake wannan addu'ar ba a kullum, akwai Mama, Alhaji, Inna da kuma sauran yan'uwan Fatima.

Ita kuwa uwar. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.