Skip to content

A hankali Fatima ta rika samun sauki, dalilin da ya sa Jamil ya ce a maido ta gida.

Mustapha kam sai da Mama ta yi da gaske sannan ya koma Enugu.

A yanzu Jamil ne ke kula da ita, kuma a hankali take samun sauki don yanzu ma an maido mata da Ziyad (Haka suke kiran Musa, wanda ya ci sunan Alhaji) da yake hannun Aunty Hauwa a da.

Sanye take doguwar rigar atamfa, hade da dan ƙaramin hijabi iya kafarda, zaune take gefen katifa tana kallon Ummi da take shirya Ziyad din bayan Mama ta yi mishi wanka, Hana. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.