Skip to content

Tun daga Katsina Zainab ta bayar da sakon admission din Fatima aka kawo mata, ranar kam ji tayi kamar ta tsaga kirjinta ta shigar da admission, tamkar dai result din ta na gama makaranta aka ba ta.

Ba ta damu da yawan shekarun da suka ba ta ba, fatanta dai kawar koda shekarun sun fi hudu ta gama lafiya ta kuma amshi result din lafiya.

Tana idar da sallah ko hijab din ba ta cire ba Yan tagwayenta ta kwasa sai gidan Mama.

Rabon da ta je gidan ku san sati biyar kenan.

Mama zaune tana bara gyada a kofar. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.