Skip to content

Sai bayan sallar isha'i adaidaita ta sauke Nu'aymah a kan layinsu ta gangaro zuwa gidanta da ƙafa. A kulle ta tarar da gidan, da mamaki take kallon kwaɗon da ke sarƙafe a ƙofar tare da buɗe jakar hannunta ta ciro mabuɗi a ranta tana mamakin yaushe Salis ya ari ƙafar shanshani, ita dai a iya sanin ta da shi a masallacin layinsu yake sallar isha, ranar da ba ya jin bin jam'i ma a gida yake yi. Kuma daga ya shigo shi kenan ba ya sake fita in dai ba wani uzuri ne. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.