CUNKUS DAKIN TSUMMA
A rayuwa akwai lafiya kuma akwai rashinta, akwai cuta kuma akwai maganinta. Akwai manya manyan cututtuka tare da haka akwai qananansu. Allah mabuwayi Shi Ya halicci cutar da maganinta.Wasun mu zasu mutu ne silar wata cutar yayin da wasun mu zasu tafi ne ta wata silar daban.Kullum muna fita daga gidajen mu muna dawowa, wata rana idan wasun mu suka fita bazasu dawo ba, sai dai a dawo dasu. Wasun mu zasu dawo amma bazasu sake fita ba sai dai a fitar dasu.Duk yawan cututtukan da suke wanzuwa a doron qasa. . .
Next pls..
Excellent!
Interesting!
Allah Ya kara fasaha
Very engaging story