Skip to content

Yasha zuwa yana gayawa Abba magana Allah bai taba sa ya ci karo da Irfaan ba. Hatta wasu ‘yan sandan sukan yi gulma su ce Allah yana taimakon Hon yana zuwa baya samun Irfaan. Ashe yau dubunsa zata cika.

Abba yana zaune yana duban yadda Irfaan ya zama Kaman zai yi hauka.

“Irfaan ka koma Office dinka.”

Babu musu ya sara masa sannan ya juya kawai. Hankalinsa bai kwanta ba sai da ya sake bin Hon har cikin Cell din ya dube shi sosai, sannan ya nuna masa hannu,

“Kada ka sake kuskuren zagin wanda baka da tabbacin sanin ko. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.