Skip to content

Siyama

Mun yo murna

Da zuwan ki

Mun yo murna

'Yar mama

Siyama

*****

Da sunan sarkina Allah

Wanda shi ne ya yo sammai

Shi ne ya yi kowa

Kuma shi ne ya yo komai

Shi ne mai kwashewa

Kuma shi ne mai rayawa

Shi ne idan ya baka

Ba wanda zai hanawa

Shi ya yi Annabina

Wanda ya zam gata ga kowa

Ninko dubun salati

Wurin shugaban kowa

*****

Murna yau muke yi

Da zuwan wanga rana

Farin ciki muke yi

Kuma kowa na murna

Abokai da 'yan uwa ma

Kowa na ta murna

Murnar. . .

This is a free series. You just need to login to read.

2 thoughts on “Fasaha Haimaniyya 27”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.