Skip to content

Wannan kome da zai farun ne ya fi ɗaukar hankalin Zawwa har ya sakata dafe ƙirji tana sallallami, sai yanzu ta fahimci kome, wato Zinarin da Bawa ya ce mata ya tsinta a jeji ashe Hameedu ya bawa ajiya, shi kuma saboda mugunta ya ɗauke duka ya gudu ya kuma nakasta shi dan kar ma ya tafi nemansa, ta tsinewa Hameedu ta la'anci dukkan ahalinsa, ta furta ta sake nanatawa da babbar murya kafin ta bar duniya sai Hameedu ya yi mutuwar da ko kare ba zai kusanci gawarsa ba, ta dubi Haadiru ta maida kallonta ga Bawa da. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.