Skip to content

Karshen Tuka-Tuki

Koda ta hau saman wayarta ta lalubo ta latsa lambobinsa da kullum sune na farko a layin da kira ke shigowa. Rinni biyu ta ji ya ɗaga.

“Ka yi hakuri, domin Allah..”

Kalmomin suka fita tamkar an fisgo su.

A can ɓangarensa runtse idanuwansa ya yi da ƙarfi yana tasbihi ga ubangijin talikai a sa’ilin da sautin muryarta ya shiga cikin kunnuwansa. Sai ya ji sak Hamdiyya a wani dare da take furta irin wannan kalmomin gare shi. “_Ka yi haƙuri, domin Allah Huzaif kar ka ce baka taɓa so na ba. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Hakabiyya 32”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.