Skip to content

Na sake kallon Baba Sumaye saboda tsananta mamakina yayin da ita kuma ta ci gaba da bani labarin da ban sani ba.

Shi Alhaji Muhammadu ai ya auri mata da yawa a sanina nama akan idona ina ganin sun kai biyar, iyaka dai mafi yawancinsu basu haihu da shi ba daga ita Ummulkhairin ce sai Hindatu su ne masu 'ya'yan, ita Ummulkhairi ya'ya mata uku su ne su Kaltume ita kuwa dama ba budurwa ya aureta ba bazawara ce ta ma haifi 'ya'ya biyu a can wani gidan, a cikin jikokin ta na can gidan nema yanzu. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.